26
Jan
Daga MAHDI M. MUHAMMAD Shugaban Kasa Bola Tinubu, ya bayar da hujjar cewa ministocinsa 47 ne a majalisar ministoci, inda ya ce adadin ya nuna irin ayyukan da ake bukata domin tafiyar da gwamnati mai inganci. Shugaban ya nuna shakku kan rage yawan majalisar ministocinsa, yana mai cewa babu tabbacin hakan zai inganta ayyuka. Ya kuma bukaci shugabannin kungiyar Kiristoci ta Nijeriya da su yada sakon haquri da fata a tsakanin ’yan Nijeriya, yana mai gargadin cewa akasin haka na iya cutar da kasar nan ba tare da gyarawa ba. Tinubu, wanda ya jaddada rawar da shugabannin addinai ke takawa…