29
Apr
Daga MAHDI M. MUHAMMAD Kamfanonin manyan layikan sadarwar da su ke aiki a Nijeriya, wato Glo, MTN, Airtel da 9Mobile, sun roƙi Gwamnatin Tarayya a karƙashin jagorancin Shugaba Bola Ahmed Tinubu da ta sassauta wasu ƙa'idojin da ta saka wa kamfanonin, don ba su damar ƙara tsauwala farashin kuɗin kiran waya da na data. A cewar kamfanonin, tsarin kula da farashin na yanzu bai dace da yanayin matsin tattalin arziki ba, don haka suke neman taimakon gwamnati, don magance ƙalubalen farashin. Kamfanonin sadarwa guda huɗu sun ce, su kaɗai ne ba su yi ƙari kan farashinsu ba, wanda hakan ke…
