19
Dec
Daga MAHDI MUSA MUHAMMAD Abu kamar wasa, amma sai rikici tsakanin Shugaban rukunin kamfanonin ɗangote, Alhaji Aliko ɗangote, da Shugaban Hukumar Kula da Haƙowa da Tace Man Fetur ta Nijeriya (NMDPRA), Malam Farouk Ahmed, ya kai ga cin kujerar shugaban na hukumar ta NMDPRA. Tun da fari dai ɗangote ya yi kira ga hukumomin Gwamnatin Tarayyar Nijeriya da su gudanar da cikakken bincike kan zargin da ake yi wa Shugaban Hukumar Kula da Haƙowa da Tace Man Fetur ta Nijeriya (NMDPRA), Malam Farouk Ahmed, kan biyan kuɗin karatun ’ya’yansa a ƙasar Switzerland da ya kai kimanin dala miliyan biyar. Dangote…
