31
Mar
Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Hedikwatar Tsaron Nijeriya ta ci alwashin cewa, ba za ta gajiya ba har sai an kama waxanda suka kashe sojoji 17 a Okuama da ke jihar Delta tare da gurfanar da su a gaban shari’a bisa ga dokar Nijeriya. Daraktan yaɗa labarai na tsaro, Manjo Janar Edward Buba ne ya bayyana haka a lokacin da yake yi wa manema labarai qarin haske kan ayyukan soji da ke gudana a sassan ƙasar nan a Abuja, babban birnin Nijeriya. Janar Buba ya ce "an saki sunayen mutane takwas da ake nema ruwa a jallo ciki har…