15
Mar
*Ya nuna alhini kan sace ɗaliba a arewacin Nijeriya Daga BASHIR ISAH Ofishin Jakadancin Falasɗinu a Nijeriya ƙarƙashin Abdullah M. Abu Shawesh, ya tir da irin kisan kiyashin da Isra'ila ke yi wa Falasɗinawa. Cikin sanarwar da ya fitar a ranar Juma'a, ofishin ya fara bayani ne da nuna alhininsa kan ɗaliban da aka sace da sauransu a yankin Arewa. Abdullah M. Abu Shawesh ya ce, "Jin irin wannan labari yana motsa ni sosai kuma yana ƙara baƙin cikina "A cewar dokar Yahudawa, dole ne a kashe dukkan mazauna Gaza." "Hukumomin Isra'ila sun amince da wannan nau'in tunzura jama'a, kuma…