16
Dec
Daga SANI AHMAD GIWA a Abuja Gwamnatin Jihar Kano a ƙarƙashin jagorancin Abba Kabir Yusuf ta miƙa wuya, inda amince za ta biya diyyar Naira Biliyan Uku ga ƙungiyar masu shagunan masallacin idi da ke birnin Kano, saboda rusa musu kadarorin da aka yi musu ba bisa ƙa’ida ba. An cimma yarjejeniyar ne ta wata takardar neman sasanci a ranar 12 ga Disamba tare da gabatar da ƙara a ranar 13 ga Disamba ta hannun lauyoyi a gaban Mai Shari’a Inyang Ekwo na Babbar Kotun Tarayya da ke AbujaKamfanin Dillancin Labaran Nijeriya ya bayyana hakan ne biyo bayan rushe shagunan…
