Nishadi

Manyan kamfanonin duniya na buƙatar finafinan Kannywood, inji shugaban MOPPAN mai murabus

Manyan kamfanonin duniya na buƙatar finafinan Kannywood, inji shugaban MOPPAN mai murabus

DAGA MUHAMMADU MUJITTABA KANO    "Daga cikin sauye-sauye da Kannywood ta samu a zamani shugabancina shine samun canje canje kasuwancin fina-finai wanda aka dai na cinikin ga wuri ga waina aka koma ta kamfanonin sadarwa na zamani irinsu YouTube, wanda yanzu akwai sama da 500 mai makon da ake saida a CD da makamantansu yanzu an wuce wannan an samu cigaba kuma yanzu akwai manyan kamfanonin duniya irinsu Amazon da suke bukatar finafinan Kannywood, wanda wannan abin farin ciki ne da nasarori da aka samu a zamani na," cewar Dakta Ahmad M. Sarari, Shugaban Hadaddiyar Kungiyar Masu Shirya Finafinai ta…
Read More
Da Ɗumi-ɗumi: Babbar Kotu ta hana ci gaba da sauraren ƙarar da aka shigar kan mawaƙi Rarara bisa zargin sukar Buhari

Da Ɗumi-ɗumi: Babbar Kotu ta hana ci gaba da sauraren ƙarar da aka shigar kan mawaƙi Rarara bisa zargin sukar Buhari

Daga BASHIR ISAH Wata Babbar Kotun Jihar Nasarawa da ke zamanta a yankin Doma ta dakatar da Kotun Majastare ta 1 da ke Lafia daga ci gaba da sauraren ƙarar da wani matashi mai suna Sani Ahmad Zangina ya shigar kan fitaccen mawaƙin siyasa, Dauda Abdullahi Kahutu Rarara, bisa zarginsa da sukar tsohon Shugaban Ƙasa Muhammad Buhari. Lauyan da ke jagorantar tawagar lauyoyin Rarara, Barrister A. I Ma'aji, ya bayyana wa manema labarai cewar sun ɗaukaka ƙara a gaban Mai Shari'a Abdullahi H. Shamsu Shama na Babbar Kotu da ke Doma tun ranar Litinin ta ƙarshen watan jiya, bisa rashin…
Read More
MOPPAN ta naɗa Habibu Barde Shugaban Riƙo na Ƙasa

MOPPAN ta naɗa Habibu Barde Shugaban Riƙo na Ƙasa

Daga BASHIR ISAH Ƙungiyar Masu Shirya Finafinai ta Nijeriya (MOPPAN) ta nada Mataimakin Shugaba na Shuyyar Arewa ta Tsaki, Malam Habibu Barde, a matsayin shugaban riko na kasa na kungiya. Sanarwar nadin na kunshe ne cikin sanarwar manema labaran da Kwamitin Amintattu na kungiyar ya fitar a ranar Laraba mai dauke da sa hannun shugabansa, Makama Sani Mu'azu. Sanarwar ta kuma nuna cewa nadin Barde a matsayin Shugaban riko na kungiyar ya fara aiki ne nan take. A cewar danarwar, "Nadin ya biyo bayan ajiye mukaminsa da Dr. Ahmad Sarari ya yi ne a matsayin Shugaban Kungiyar." Keamitin ya nuna…
Read More
Idan za ki shiga fim ki nemi daraktan da ba jikinki zai nema ba – Fatima Umar

Idan za ki shiga fim ki nemi daraktan da ba jikinki zai nema ba – Fatima Umar

"Muddin ka shiga fim da sa bakin iyaye za kai nasara" Daga IBRAHIM HAMISU, Kano Fatima Umar sabuwar jaruma da ta shigo Kannywood da kafar dama, inda a cikin kasa da wata uku ta yi finafinai har guda 10. A tattaunawar ta da wakilinmu a Kano, za ku ji tarihinta da kuma irin nasarorin da ta samu ya zuwa yanzu. MANHAJA: Da wa muke tare? FATIMA UMAR: Sunana Fatima Umar. Ni ƴan asalin Kasar Nijar ce, amma a yanzu iyayena suna zaune a Kasar Binin, Ni kuma ina zaune a Jihar Katsina . Na yi primary da secondry har zuwa…
Read More
Sarari ya yi bankwana da shugabancin MOPPAN

Sarari ya yi bankwana da shugabancin MOPPAN

Shugaban Ƙungiyar Masu Shirya Finafinai ta Ƙasa (MOPPAN), Ahmad Sarari, ya sanar da ajiye muƙaminsa a matsayin shugaban kungiyar na ƙasa. Sarari ya bayyana cewa, ya ajiye mukamin ne a bisa ra'ayinsa amma ba don wani abu ba. Ya bayyana hakan ne a cikin sanarwar manema labarai da ya fitar a ranar Laraba. A cikin sanarwar, ya yi bayanai da dama ciki har da irin nasarorin da MOPPAN a karkashin jagorancinsa. Ga dai yadda bayanan nasa suka kasance: "Da suanan Allah mai rahama mai jinkai. Tsira da aminci su tabbata ga Manzon tsira Annabi Muhammadu S.A.W. "Ina mai godiya ga…
Read More
Matsayin wasan kwaikwayo (fim) a yau

Matsayin wasan kwaikwayo (fim) a yau

Daga MUHAMMAD UBALE ƘIRU Kafin na shiga cikin wannan maudu'i, ina so mai karatu ya fadada fahimtarsa a kan wannan batu, ya kuma yi hakurin karanta wannan rubutu har zuwa karshe kafin ya yi raddi ko fassara ga wannan maudu'i. Sannan yana da kyau mai karatu ya sani cewa, wannan ra'ayi ne da kuma fahimta irin tawa, kuma hakki ne na ilimi ka bai wa kowa damar tsayawa a kan wani ra'ayi ko furta fahimta. Da farko, makasudin wannan rubutu shi ne don karin haske ko fadada bayani a kan wani batu da Shaikh Malam Ibrahim Khalil ya fara tattaunawa…
Read More
Maikatanga ya taki matsayi na uku a Gasar Ɗaukar Hoto ta Africa-China 2023

Maikatanga ya taki matsayi na uku a Gasar Ɗaukar Hoto ta Africa-China 2023

Gogaggen mai daukar hoto daga yankin Arewacin Nijeriya,  Sani Muhammad Maikatanga, ya taki matsayi na uku a gasar da Cibiyar Africa China Journalist ta shirya na 2023 kwanan nan. Masu sana’ar daukar hoto daga sassan Afrika ne suka shiga gasar inda kowannensu ya baje fasaharsa Bayan lura da kuma darje ayyukan da aka gabatar musu, a karshe alkalan gasar sun ayyana Sani Maikatanga daga Nijeriya a matsayin wanda ya zo na uku. Hoton da ya kai Sani wannan matsayi ya nuna dangantakar  al’adu ne tsakanin Afirka da Chaina wanda ya dauki hankali malarta gasar. A hirarsa da manema labarai, Sani…
Read More
‘A Tribe Called Judah’: Fim ɗin Nollywood da ya yi fito-na-fito da Hollywood (2) 

‘A Tribe Called Judah’: Fim ɗin Nollywood da ya yi fito-na-fito da Hollywood (2) 

Daga AISHA ASAS Fim din na Turanci da za mu iya fassara ci da ‘Wata Al’umma da ake kira Judah’, labari ne da ya shafi rayuwar wata mata da mahaifinta ya kore ta sakamakon ta yi cikin shege, duk da cewa a al’adar Bayare bai zama illa yin ciki kafin aure ba, asalima wasun su da yawa sun fi goyon bayan yin cikin kafin auren don tabbatar da za a iya samun haihuwa a auren, sai dai yayin da tsautsayi ya gitta, mace ta hadu da mayaudari ya mata ciki ya ki auren ta, ko wata matsala tasamu da auren…
Read More
‘A Tribe Called Judah’: Fim ɗin Nollywood da ya yi fito-na-fito da Hollywood 

‘A Tribe Called Judah’: Fim ɗin Nollywood da ya yi fito-na-fito da Hollywood 

Daga AISHA ASAS Idan a na maganar masana’antar finafinai da ta yi wa kowacce masana’anta irinta zarra ta fuskar shahara, kwarewa, da kuma samun cigaba, to tabbas masana’antar finafinai ta Turai, wato Hollywood ce za a ambata. Dalilin kenan da suka fi kowacce masan’antar fim samar da kudaden shiga, wanda ya sa jarumai da ma’aikatansu suka zama mafi arziki daga cikim masu aikin fim na duniya bakidaya. A vangaren amfanar da kasa kuwa, Hollywood na daya daga cikin wuraren da kasar ke amfana da su, sakamakon yawan mutanen da ke da ra’ayin kallon su, dalilin bajinta da kwarewa da suke…
Read More
Ali Nuhu ya yi wa Tinubu godiya kan naɗin da ya yi masa

Ali Nuhu ya yi wa Tinubu godiya kan naɗin da ya yi masa

Daga BASHIR ISAH Jarumi a masana'antar shirya finafinai ta Kannywood, Ali Nuhu, ya mika godiyarsa ga Shugaban Kasa Bola Tinubu kan nadin da ya yi masa a gwamnatinsa. A wannan makon mai karewa ne Tinubu ya nada jarumin a matsayin Shugaban Hukumar Fina-finai ta Kasa tare da wasu a karkashi Ma'aikatar Al'adu ta Tarayya A ranar Juma'a Ali Nuhu ya wallafa sakon godiyar a shafinsa na facebook inda ya ce, "Godiya ta tabbata ga Allah Subhanahu wa ta’ala, tsira da aminci su tabbata ga Manzon Allah Salallahu alaihi wa sallam. *Ina mika sakon godiyata ga Shugaban Kasa Bola Tinubu da…
Read More