19
Jul
Daga ABBA ABUBAKAR YAKUBU Shekaru fiye da ashirin da suka gabata na taɓa yin wani nazari da ya ja hankalin masu karatu a jaridar Gaskiya Ta Fi Kwabo, wanda daga baya aka sake buga shi a wasu jaridun Hausa. A lokacin na yi rubutu ne game da illolin rabuwar aure, wanda na duba ɓangarori daban-daban, kama daga rayuwar iyalin da aka rabu, musamman yaran da aka haifa tare da kuma al'umma baki ɗaya. Abin da a qarshen nazari na nuna cewa, kuskuren da wasu ma'aurata ke yi shi ne suna duba matsalar kansu ce kawai ba sa tunani kan abin…