12
May
Sojojin Isra’ila da mayaƙan Islamic Jihad a yankin Gaza sun sake shafe tsawon dare suna kai wa juna hare-haren manyan makamai dai dai lokacin da alƙaluman Falasɗinawan da aka kashe cikin kwanaki 2 da faro rikicin ke tasamma 22. Rikicin wanda ke matsayin mafi muni da aka gani tsakanin ɓangarorin biyu a watannin baya-bayan nan kowanne ɓangare na ci gaba da harba makaman roka ta yadda babu abin da ake jiyowa sai ƙarar harbawa da kuma tarwatsewarsu, kamar yadda majiyoyin labaran da ke sanya idanu kan rikicin ke bayyanawa a wani yanayi da Masar ke shige da fice don ganin…