03
Aug
Daga MUHAMMAD NASEER LERE Kamar yadda na bayyana mana irin halin da muka tsinci kan mu a arewa a kashi na farko, har na kawo yadda masu yi mana aikace-aikace da biya mana buƙatu na yau kullum suka rikiɗa, suka koma masu nema mana mafitar yanayin da ko dabbobi da gonakin Arewa bai ƙyale ba. Sannan na tsakura muku yadda suka yanke cewa za su fito su nuna irin yadda aka siyasantar da harkar tsaro a yankin Arewa. Wataƙila sun zavi wannan matakin ne domin sun san cewa, 'yan Arewa suna da hakkin rayuwa cikin annashuwa da walwala kamar yadda…