23
Nov
ɗan wasan Nijeriya, Ademola Lookman yana gaba a jerin ’yan takara biyar a ƙyautar gwarzon ɗan ƙwallon ƙafar Afirka na bana. Hukumar ƙwallon ƙafar Afirka, CAF ce ta bayyana sunayen ’yan wasan ranar Litinin da ake sa ran fayyace gwarzon bana. Lookman ya ci ƙwallo uku a wasan ƙarshe a Europa League da ta kai Atalanta ta lashe kofin, sannan ya taka rawar gani da Super Eagles ta samu gurbin shiga gasar kofin Afirka da za a yi a baɗi. Yana takara tare da ɗan ƙasar Morocco, Achraf Hakimi, wanda ya lashe Ligue 1 a Paris St Germain da ɗan…
