21
Dec
Daga AMINU ƊAN ALMAJIRI Wanda duk ya kalli irin tuƙin da ake yi wa Nijeriya a yau, ya san ana yi mata tuƙin da zai kai ta ga halaka. Da yawa mutane ban sani ba, son zuciya ne ya sa idan Khalifa Muhammad sanusi II ya yi magana a kan shaanyin tattalin arziki da sha'anin mulkin ƙasar nan suke masa ca! Ko kuwa rashin sani? idan rashin sani ne, sai na ce dama masu hikima sun ce, 'Ɗan Adam maqiyin abinda ya jahilita ne'. idan kuwa son zuciya ne, ya kamata kam yanzu su fito su faɗa wa jama'a cewa,…